Cote d’ivoire

An kama Jirgin Laurent Gbagabo a kasar Switzerland

Jirgin kasar Cote-D'Ivoire
Jirgin kasar Cote-D'Ivoire AFP/Kambou Sia

Gwamnatin Kasar Franshi ta sanar da kama jirgin shugaba Laurent Gbagbo, a kasar Switzerland.Kakakin ma’aikatar harkokin wajen Franshi , Bernard Valero, ya ce an kama jirgin ne sakamakon umurnin da zababen shugaban kasa Alassane Ouattara ya bayar.