Najeriya
Tinubu shi ne ya kawo rarabuwar kanu cewar Bafarawa wajen hadewar ACN da CPC
Tsohon Gwamnan Jihar Sokoto, Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya zargi takwaransa na Jihar Lagos, Bola Tinibu, da kawo matsalar da ta hana hadin kai tsakanin Jam’iyar ACN da CPC a zaben watan gobe. Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi tsokaci in da ya shaidama sashen Hausa na rfi hujujinshi.Ga dai abinda ya ke cewa a kan lamarin.
Wallafawa ranar: