Ra'ayin masu saurare dangane da rikicin kasar Mali
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Sauti 20:14
Gwamnatin rikon kwaryar kasar Mali tayi watsi da ikirarin da ‘yan tawayen kasar suka bayar na yanke bangaren Arewacin kasar domin zama yanki mai cin gashin kansa.