AU-Najeriya

Kungiyar AU za ta taimakawa Najeriya yaki ta da Ta’addanci

Gawawwakin wadanda suka mutu saman babur sakamakon fashewar Bom a Kaduna Tarayyar Najeriya
Gawawwakin wadanda suka mutu saman babur sakamakon fashewar Bom a Kaduna Tarayyar Najeriya REUTERS/Stringer

Kungiyar hadin kan kasashen Afrika ta AU, ta bayyana shirinta na taimakawa Najeriya wajen yaki da ta’addanci domin wanzar da zaman lafiya a Nahiyar Afrika. Wannan yunkurin na zuwa ne bayan Gwamnonin Jahohin Najeriya sun nada kwamitin mutane 35 da zai bayar da shawarwarin yadda za’a magance matsalar tsaro a Yankin Arewacin kasar. Muhd Kabiru Yusuf ya aiko da Rahoto game da wannan batu.

Talla

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI