Habasha
Habasha ta yi biris da Masar, za ta ci gaba da gina madatsar ruwa a kogin Blue Nile
Wallafawa ranar:
Kasar Habasha ta ce za ta cigaba da gina madatsar ruwan kasar akan Kogin Blue Nile, matakin da Masar ta ce zai shafi samarwa kasar ruwan sha.
Talla
Getachew Reda, mai magana da yawun Firaminista, Hailemariam Desalegn, ya ce za su ci gaba da gina madatsar ba tare da la’akari da bukatar Masar ba.
Hukumomin Masar sun ce za su dauki matakan da suka dace, dan hana Habasha gina madatsar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu