Najeriya-Nijar-Chadi
Hukumar Shige da fice a Najeriya ta kame ‘Yan kasar Chadi da Nijar da dama
Wallafawa ranar:
Akalla ‘Yan kasahen Nijar da Chadi fiye da Dari Hudu ne jami’an hukumar shige da ficen Najeriya ta kama a Jihar Kano bisa laifin shigowa kasar ta barauniyar hanya kamar yadda Abubakar Isah Dandago ya aiko da Rahoto.
Talla
Rahoto: Hukumar Shige da fice a Najeriya ta kame ‘Yan kasar Chadi da Nijar da dama
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu