Nijar
Gwamnatin Nijar ta kawo karin haske kan kudin Cfa milliyan dubu 200 daga Areva
Wallafawa ranar:
Gwamnatin Nijar ta musanta bayanan da wata jarida mai zaman kanta da ake bugawa a kasar ta wallafa da ke zargin cewa an boye kudaden kasar cfa milyan dubu 200 a wani asusu da ke Dubai.
Talla
A cewar jaridar Le Courrier, lamarin ya faru ne tun a shekara ta 2011, kuma bisa ga dukkan alamu kudaden an same su ne daga cinikin Uranium.
To sai dai Hassoumi Massaoudou daraktan ayyukan mulkin fadar shugaban kasar a wancan lokaci sannan kuma ministan kudi a yanzu, ya ce ba haka zance yake ba.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu