Najeriya

An gano ma'aikatar da ke karkatar da kayan 'yan gudun hijira a Najeriya

Tun kafin yanzu ake zargin wasu jami'an Gwamnatin kasar da karkata akalar kayakin abincin da ake shigowa kasar da su don 'Yan gudun hijirar da rikicin boko Haram ya raba da matsugunansu.
Tun kafin yanzu ake zargin wasu jami'an Gwamnatin kasar da karkata akalar kayakin abincin da ake shigowa kasar da su don 'Yan gudun hijirar da rikicin boko Haram ya raba da matsugunansu. REUTERS/Thomas Ashby

Rundunar 'yan sandan jihar Bauchin Najeriya ta kai samame wata maboya da ake sake fasalta buhunan tallafin kayan abincin da ke shigowa kasar, domin 'yan gudun hijirar rikicin Boko Haram a arewa maso gabas. Wannan maboyar dai na hayar matasa ne,domin chanja buhunan dake dauke da tallafin kayan abincin,zuwa wani buhu daban. Wakilin mu Shehu Saulawa dake bin diddigin wannan labarin,a aiko mana da rahoto.

Talla

An gano ma'aikatar da ke karkatar da kayan 'yan gudun hijira a Najeriya

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI