Kamaru-Tunisia
'Yan bindiga sun sace wasu 'Yan Tunisia 2 a Kamaru
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Gwamnatin Kasar Tunisia ta ce wasu Yan bindiga a Kamaru sun sace wasu yan kasar ta guda biyu da ke aiki a wani wurin gini.
Talla
Ma’aikatar harkokin wajen kasar tace tuni ta kafa kwamitin gaggawa wanda ke tintibar hukumomin Kamaru domin ganin an kubutar da mutanen ba tare da bata lokaci ba.
Ma’aikatar harkokin wajen ta ce an sace mutanen ne tun ranar Alhamis 15 ga watan nan.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu