Najeriya - Ilimi

Najeriya na fuskantar tabarbarewar harkokin Ilimi

A yayin da Gwamnatin Tarayyar Najeriya ke fuskantar babban kalubalen tabarbarewar harkokin ilimi a sassan kasar, a bangare guda Gwamtocin jihohi na ikirarin samun ci gaba a fannin. Wikilinmu El Yakubu Dabai ya yi duba kan wannan tufka da warwara ga kuma rahoton da ya hada mana.

Sai dai duk da cewa ana gani a zahiri yadda harkokin ilimi a Najeriyar ke fuskantar koma baya, har yanzu wasu sassa na kasar na ikirarin samun gagarumin ci gaba.
Sai dai duk da cewa ana gani a zahiri yadda harkokin ilimi a Najeriyar ke fuskantar koma baya, har yanzu wasu sassa na kasar na ikirarin samun gagarumin ci gaba. Kimberly Burns, USAID/CC/Pixnio
Talla

Najeriya na fuskantar tabarbarewar harkokin Ilimi

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI