Najeriya - Ilimi
Najeriya na fuskantar tabarbarewar harkokin Ilimi
A yayin da Gwamnatin Tarayyar Najeriya ke fuskantar babban kalubalen tabarbarewar harkokin ilimi a sassan kasar, a bangare guda Gwamtocin jihohi na ikirarin samun ci gaba a fannin. Wikilinmu El Yakubu Dabai ya yi duba kan wannan tufka da warwara ga kuma rahoton da ya hada mana.
Wallafawa ranar:
Talla
Najeriya na fuskantar tabarbarewar harkokin Ilimi
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu