Mali
'Yan bindiga sun bude wuta kan fararen hula a wani kauye dake Mali
Wani Kazamin harin da yan bindiga suka kai kusa da iyakar Nijar dake Mali yayi sanadiyar hallaka fararen hula 12.
Wallafawa ranar:
Talla
Sanarwar da kungiyar kare muradun yan Kabilar Azawad ta fitar yace an kai harin ne a yammacin garin Menaka, inda yan bindiga akan Babura suka bude wuta kan jama’a.
Rahotanni sun ce akalla mutane 200 akasari Fulani ne aka kashe a rikicin dake gudana tsakanin abzinawa da Fulani a yankin.
Gwamnatin kasar a kokarin ta na kawo karshen rikic a wadanan yankuna ta sanar da shirin aike tawaga zuwa Shugabannin kabilu na yankunan cikin dan karamin lokaci.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu