Najeriya-Boko Haram
Boko Haram ta kara kai hari tare da kone gidaje a kauyukan Borno
Wallafawa ranar:
Mayakan Boko Haram sun sake kai wani hari, a kauyen Mamanti da ke bayan garin Maiduguri inda suka hallaka mutum guda tare da kona sama da gidaje 100 abinda ya haifar da fargaba tsakanin mazauna yaikin.Wakilinmu Bilyaminu Yusuf ya hada mana rahoto a kai.
Talla
Boko Haram ta kara kai hari tare da kone gidaje a kauyukan Borno
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu