Najeriya-Abuja
Rahoto kan kalubalen yawaitar rugujewar gine-gine a Najeriya
Wallafawa ranar:
Matsalar rushewar gine-gine kusan za’a ce ta zama ruwan dare a Najeriya tare da samun asarar rayuka a duk lokacin da aka samu faruwar hakan.Lura da yadda matsalar ke karuwa ne kungiyar kwararrun injiniyoyi da kuma daidaikun masu ruwa da tsaki a hakar gine-gine su ka hadu a garin Abuja don tattaunawa da nazarin matsalar. Ga rahoton da wakilin mu na Abuja mohammed Sani Abubakar ya hada mana.
Talla
Rahoto kan kalubalen yawaitar rugujewar gine-gine a Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu