Afirka
An kaddamar da Macky Sall a matsayin dan takarar jam'iyya mai mulki
Wallafawa ranar:
Shugaba Macky Sall na Senegal yayi alkawari samar wa kasar daukaka matukar dai ya yi nasara a zaben da za a gudanar a ranar 24 ga watan fabarairun shekara mai zuwa, zaben da bangaren shari’a ya hana manyan masu adawa da shi damar tsayawa takara.
Talla
Macky Sall ya bayyana haka ne a lokacin da yake gabatar da jawabi jim kadan bayan da kawance jam’iyyun da ke mara masa baya a zaben mai zuwa ya kaddamar da shi a matsayin dan takara a wannan zabe domin sake shugabantar kasar karo na biyu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu