Mu Zagaya Duniya

Firaministan Habasha mai shiga tsakani a rikicin Sudan

Wallafawa ranar:

Adadin mutanen da suka rasa rayukansu sakamakon bude wuta a kan masu zanga-zanga ya kai dari daya da daya a Sudan, bayan daranar laraba aka gano karin gawarwakin mutane 40 a cikin kogin Nilo da ke birnin Khartum.Garba Aliyu a cikiin shirin mu zagaya Duniya ya duba wasu daga cikin manyan labaren Duniya.

Firaministan Habasha, Abiy Ahmed da Shugaban majalisar Sojin kasar Sudan ,Janar Abdel Fatah Al Burhan
Firaministan Habasha, Abiy Ahmed da Shugaban majalisar Sojin kasar Sudan ,Janar Abdel Fatah Al Burhan REUTERS/Mohamed Nureldin Abdallah