Tarzomar kyamar baki a Afrika ta Kudu zata shafi tattalin arzikin kasashen da abin ya shafa
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Sauti 09:57
A shirin 'Kasuwa a Kai Miki Dole', Ahmed Abba ya yi dubi ne da matsalar kashe kashen kyamar baki a Afrika ta Kudu, da yadda al'amarin zai shafi tattalin arzikin kasashen abin da ya shafa,musamman Najeriya da Afrika ta Kudu. a yi sauraro lafiya.