Nijar

Matsalloli biyo bayan rufe kan iyakokin Najeriya da Nijar

Kan iyaka tsakanin Najeriya da Jamhuriyar Benin
Kan iyaka tsakanin Najeriya da Jamhuriyar Benin JL. Aplogan/RFI

Tun bayan matakin rufe iyakar Najeriya da kasashen dake makwabtaka da ita, iya wasu lamura suka sukurkuce wanda suka tsaya cak a jihar Damagaram dake raba iyaka da jihohi uku na Nigeria da suka hada da katsina, Jigawa, da Yobe.

Talla

Tun fil azal al'ummomin kasashen ke gudanar da hulda kasuwanci a fannoni da dama kafin daukan wannan mataki na rufe iyakokin kasar da wasu kasashe da suka hada da Jamhuriyar Benin, Kamaru, da Chadi,matakin da gwamnatin Najerita ta tsawaita zuwa watan Janairu shekarar 2020.

Wakilinmu na Damagaram Zinder Ibrahim

Malam Tchilo na dauke da rahoton.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI