Najeriya

Buhari ya kaddamar da sabbin matakan magance matsalar tsaro

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a gaban majalisar tarayyar kasar a birnin Abuja.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a gaban majalisar tarayyar kasar a birnin Abuja. premiumtimesng

A dazu ne shugaban Najeriya Muhammad Buhari ya kaddamar da wani sabon kundi da ke kunshe da sabbin dabaru na tunkarar rashin tsaron da ke addabar kasar tare da neman hadin kan jama’ar kasar. Ga rahoton da wakilinmu Mohammed Kabir Yusuf ya aiko mana.

Talla

Buhari ya kaddamar da sabbin matakan magance matsalar tsaro

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI