Nijar

Al'ummar Nijar na jimamin mutuwar sojin kasar 71 a harin ta'addanci

Wasu sojin Jamhuriyyar Nijar.
Wasu sojin Jamhuriyyar Nijar. ISSOUF SANOGO / AFP

Al’ummayar Jamhuriyar Nijar na juyayin mutuwar sojojin kasar 71, sakamakon harin da ‘yan ta'adda suka kai kan barikin sojojin garin INATHES da ke kusa da iyakar da kasar da Mali. Daga Yamai, ga rahoton Koubra Illo.

Talla

Al'ummar Nijar na jimamin mutuwar sojin kasar 71 a harin ta'addanci

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI