Najeriya-Zamfara

Hare-haren 'yan bindiga na ci gaba da tsananta a Zamfara

Wasu makaman 'yan bindiga a jihar Zamfara.
Wasu makaman 'yan bindiga a jihar Zamfara. REUTERS/Goran Tomasevic/File Photo

A kwanakin nan mahara dauke da muggan nakamai sun karkata hare-haren da suke kai wa kan kauyukan kananan hukumomin Anka, Bukkuyum da kuma wani yanki na Gummi da ke jihar Zamfara a Tarayar Najeriya.Faruk Muhammad Yabo ya duba mana yadda hare-haren ‘yan bindigar suka kasance, musamman wanda suka kai a kauye mai suna Zarumai. Ga dai rahotonsa.

Talla

Hare-haren 'yan bindiga na ci gaba da tsananta a Zamfara

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI