Babban limamin Ghana ya bukaci hadin kan Al'ummar kasar da Najeriya

A karshen makon jiya ne Babban Limamin kasar Ghana sheikh Nuhu Usman Sharubutu ya ziyarci jihar Lagos da ke kudancin Najeriya don halartan mauludin da aka saba yi duk shekara don karfafa zumunci da zaman lafiya tsakanin alumomin kasashen biyu.Sheikh Nuhu Usman Sharubutu wanda bai dade da cika shekaru 101 a ban kasa ba,  ya bukaci jama'a da su yi tattalin zaman lafiya da juna ba tare da nuna kyamar addini ko kabilanci ba. Ga abinda yak e cewa.

Babban limamin Ghana Sheik Imam Nuhu Usman Sharubutu.
Babban limamin Ghana Sheik Imam Nuhu Usman Sharubutu. ModernGhana.com
Talla

Babban limamin Ghana ya bukaci hadin kan Al'ummar kasar da Najeriya

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI