Najeriya-Kano
Dakta Junaid Muhammed kan tsige Sarki Sunusi
Gwamnatin Jihar Kano da ke Najeriya ta tsige Sarki Muhammadu Sanusi na II inda ta maye gurbin sa da Aminu Ado Bayero.Matakin da ya biyo bayan takaddamar da aka dade ana samu tsakanin bangaren gwamnati da Masarautar Kano.Dangane da wannan dambarwa, mun tattauna da Dr. Junaid Muhammed, tsohon Dan Majalisar Tarayya da fitaccen dan siyasa a Kano, kuma ga tsokacin da yayi akai.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Hira da bako kan tsige sarki Sanusi na 2
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu