Ilimi Hasken Rayuwa

Malamar makaranta da ta burge gwamna a Borno (2)

Wallafawa ranar:

A cikin shirin 'Ilimi Hasken Rayuwa' na wannan mako, Bashir Ibrahim Idris ya ci gaba da kawo mana hira da malamar makarantar da gwamnan Borno Babagaba Umara Zulum ya wa kyauta da karin girma saboda jajircewarta.

Obiagheli Mazi malamar makarantar da gwamnan Borno ya karrama.
Obiagheli Mazi malamar makarantar da gwamnan Borno ya karrama. RFI Hausa
Talla

Malamar makaranta da ta burge gwamna a Borno (2)

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi