Najeriya

Najeriya ta yi sammacin jakadan Ghana kan rushe ginin Difflomasiyyarta a Accra

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari Solacebase

Gwamnatin Najeriya ta gayyaci Jakadan Ghana a kasar domin yi mata bayani kan dalilin da ya sa aka rusa mata ofishin Jakadanci dake Accra, abinda ya haifar da tankiya mai zafi tsakanin kasashen biyu. Muhammad Kabir Yusuf na dauke da rahoto akai.

Talla

Najeriya ta yi sammacin jakadan Ghana kan rushe ginin Difflomasiyyarta a Accra

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI