Najeriya

Yadda Mata marasa miji ke rayuwa a sansanin 'yan gudun hijirar Najeriya

Wani sansanin 'yan gudun hijirar Najeriya da ke Gamboru Ngala a jihar Borno.
Wani sansanin 'yan gudun hijirar Najeriya da ke Gamboru Ngala a jihar Borno. REUTERS/Afolabi Sotunde

Yau Ranar 23 ga watan Yuni, rana ce da majalisar dinkin duniya ta ware domin yin nazari kan makomar matan da suka rasa mazajen su wadanda ba su samun kulawa yadda ya kamata tsakanin al’umma. Wakilinmu Bilyaminu Yusuf ya hada mana rahoto akai.

Talla

Yadda Mata marasa miji ke rayuwa a sansanin 'yan gudun hijirar Najeriya

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI