Najeriya

'Yan bindiga sun nemi harajin miliyan 7 daga wani gari a Sokoto

'Yan Bindiga a yankin karamar hukumar Sabon Birni a jihar Sokoto sun aza wa mutanen wani kauye da ake kira Laɓau harajin naira miliyan 7 kafin su aminta su ci gaba da zama kauyen nasu.Faruk Mohammad Yabo ya jiyo mana daga bakin mutanen kauyen cewar yan Bindigar kan hana su shiga gonakinsu domin yin aikin Noma.

Wasu 'yan bindiga a Arewacin Najeriya.
Wasu 'yan bindiga a Arewacin Najeriya. Daily Trsut
Talla

'Yan bindiga sun nemi harajin miliyan 7 daga wani gari a Sokoto

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI