Chadi-Boko Haram

Rundunar kawancen kasashen tafkin Chadi ta gaza a yakar Boko Haram- ICG

Sabon rahoton kungiyar International Crisis Group ta zargi rundunar hadin gwiwar kasashen da ke bakin gabar tafkin Chadi MNJTF da gazawa wajen kawo karshen matsalar da ake alakanatawa da Boko Haram. Wakilinmu Bilyaminu Yusuf ya hada mana rahoto a Kai.

Sojin Najeriya masu yaki da Boko Haram.
Sojin Najeriya masu yaki da Boko Haram. REUTERS/Emmanuel Braun
Talla

Rundunar kawancen kasashen tafkin Chadi ta gaza a yakar Boko Haram- ICG

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI