Wasanni

Gasar tseren keke a jamhuriyar Nijar

Wallafawa ranar:

A yau shirin zai kai mu fagen tsere kekuna a jamhuriyar Niger, wasan da a can baya ya daga tutar kasar a yammacin Afirka, amma a yanzu Nijar ta zamayar kallo gaban kasashe irinsu Burkina Faso,Benin Cote D’ivoire da su Togo.Abdoulaye Issa ke jagorantar shirin na yau juma'a.

wasu daga cikin kekunan da ake tsere da su
wasu daga cikin kekunan da ake tsere da su AFP/Joe Klamar
Sauran kashi-kashi