Mu Zagaya Duniya

Laurent Gbagbo ya bayyana fargaba dangane da zaben Cote D'Ivoire

Wallafawa ranar:

Tsohon shugaban Ivory Coast Laurent Gbagbo ya bayyana fargabar cewa zaben shugagban kasar dake gudana a yau asabar na iya haifar wa kasar da tashin hankali, a tsokacin da ya yi a game da kasar tun da ya sauka daga mukamin shugaban kasa a shekarar 2011.Garba Aliyu Zaria a cikin shirin Mu zagaya Duniya ya mayar da hankali a kai tareda duba wasu daga cikin manyan labaraen Duniya.

Laurent Gbagbo tsohon Shugaban kasar Cote D'iVoire
Laurent Gbagbo tsohon Shugaban kasar Cote D'iVoire AP Photo/Peter Dejong
Sauran kashi-kashi