Afrika-Boko Haram

Muna samun nasara a yaki da Boko Haram-Manjo Janar Ibrahim Manu

Bayan kwashe shekaru 10 ana fafatawa da kungiyar boko haram a kasahsen Najeriya da Nijar da Kamaru da kuma Chadi, mutane na ci gaba da bayyana shakku dangane da ikrarin da sojojin wadannan kasashe ke cewa suna samu a kai.

Dakarun Chadi dake fada da kungiyar Boko haram
Dakarun Chadi dake fada da kungiyar Boko haram Reuters
Talla

Kwamandan rundunar sojin hadin gwuiwa dake yaki da kungiyar wadda ke da cibiya a kasar Chadi, Manjo Janar Ibrahim Manu Yusuf  a yayin da ya gana da wakilin mu a Chadi ya bayyana irin nasarorin da suke samu,tareda yin kira ga jama'a na ganin sun bayar da goyan baya da ya dace don kawo karshen Boko Haram.

Yaki da kungiyar Boko Haram-ana samun galaba

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI