Zaben Nijar zagaye na biyu a garin Agadez
Wallafawa ranar:
Kamar sauran yankuna da manyan biranen Jamhuriyar Nijar, al’ummar garin Agadez sun bi sahun takwarorinsu wajen kada kuri’unsu a zaben shugaban kasa a zagaye na biyu da ya gudana a ranar Lahadi, inda aka fafata tsakanin Mahamane Ousmane na RDR Tchanji da Bazoum Mohamed na PNDS Tarayya.
Talla
Wakilinmu Umar Sani daga garin na Agadez ya aiko mana da rahoto kan yadda zaben ya gudana.
Yadda zaben Nijar zagaye na biyu ya gudana a garin Agadez
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu