Afghanistan
An soma yi wa 'yan takarar shugabancin kasar Afghanistan rejista
Wallafawa ranar:
Yau ne hukumar zaben kasar Afghanistan ta soma yi wa wadanda ke neman tsayawa takarar neman mukamin shugabancin kasar, bayan karewar wa’adin mulkin shugaba Hamid Karzai.
Talla
Zaben, wanda za a gudanar a ranar 5 ga watan Afrilun shekara mai zuwa, kamar yadda kakakin hukumar zaben kasar Noor Muhammad Noor ya sanar a yau litinin, akalla mutane 28 ne suka bayyana aniyarsu ta tsayawa takara.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu