Pakistan-India
Pakistan ta tsare masunta 100 'yan kasar India saboda shiga harabar tekun Pakistan.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Hukumomi a kasar Pakistan na tsare da wasu masunta 100 ‘yan kasar India saboda zargin suna sana’ar ta su a yankunan tekun Pakistan.
Talla
Majiyoyin samun labarai na cewa Hukumar Kulada da yankunan tekun Pakistan ta yi wannan kame, da kuma kamen wasu kwale-kwake 19 da aka yi amfani da su.
Duk shekara akan sami irin wannan kame na masunta da ake zargi suna shiga harabar tekun juna.
Koda a watan janairu na wannan shekara sai da Hukumomin Pakistan suka yiwa wasu masunta 219 ‘yan kasar India da ake tsare da su afuwa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu