Masar-Isra'ila
Masar ta aika da jakada zuwa Isra'ila
Wallafawa ranar:
Gwamantin Masar ta nada sabon jakada zuwa Isra’ila, bayan da tsohuwar gwamnatin kasar ta Muhammad Morsi ta janye dama rufe ofishin jakadanci kasar a shekara ta 2012.
Talla
Kamfanin dillancin labaran kasar MENA, ya ce an nada Hazem Khairat tsohon jakadan kasar a Chile a matsayin sabon manzon kasar a Tal Aviv, nadin da tuni Firaministan Isra’ila Benyamin Netanyahu ya bayyana farin cikinsa a kai.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu