Dr Abdulkadir Muhammad kan sabuwar zanga-zangar Lebanon
Wallafawa ranar:
Sabuwar zanga zanga da kuma arangama tsakanin masu bore da 'Yan Sanda ta mamaye babban birnin kasar, jim kadan bayan sabuwar majalisar ministocin kasar ta fara taron ta na farko.
Talla
Rahotanni sun ce masu zanga zangar sun yi kokarin kutsa kai Majalisa amma jami’an tsaro sun hana su.
Dangane da rikicin siyasar kasar, Bashir Ibrahim idris ya tattauna da Dr Abdulkadir Suleiman Muhammad na Jami’ar Abuja, kuma ga yadda zantawar su ta gudana.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu