Taron China da kasashen Afrika
Wallafawa ranar:
Sauti 20:03
Shugabannin kasashen nahiyar Afrika na shirin tafiya birnin Beijing na kasar China domin amsa goron gayyatar Shugaba Xi Jinping da zimmar kara kulla dankon zumunci ta fannonin cinikayya da kasuwanci tsakanin su.Garba Aliyu Zaria a cikin shirin mu zagaya Duniya ya duba dangantakar China da Afrika dama wau labaren can daban.