Nigeria

Fulani Makiyaya Na Neman Diyya

Kungiyar Fulani Makiyaya dake Nigeria, Miyetti Allah Kautal Fulako, ta shigar da kara  gaban kotun kungiyar kasashen Afrika ta Yamma don neman diyya saboda muzgunawar da akayi wa 'ya'yan ta.Shugaban Kungiyar Abdullahi Badejo yayi bayani akai.

Wani makiyayi a kasar Nigeria
Wani makiyayi a kasar Nigeria rfi
Talla

NIGERIA- FULANI ZASU KOTUN ECOWAS DON NEMAN DIYYA

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI