Nigeria

Shugaba Goodluck Yayi Yakin Neman Zabe A Lagos

Jiya ne shugaban Nigeria Goodluck Jonathan ya gudanar da yakin neman zaben sa a Jihar Lagos, inda ya maida hankali kan samar da tsaro da kuma aiyukan cigaba.  

Talla

Shugaba Goodluck Jonathan Ya Kaddamar Da Yakin neman zabe na Lagos

Akan haka muka tuntubi Ministan yada labarai Labaran Maku, saboda yadda Gwamnatin ta kasa maganace rikicin Jihar Plateau.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI