Nigeria

Cin Hanci Da Rashawa A Majalisar Zamfara

A Nigeria, yanzu Haka zargin cin hanci da rashawa  ya mamaye Majalisar Jihar Zamfara, saboda karbar wasu makudan kudade da ake zargin Yan Majalisar  dan kara wa’adin shugabanin kanana hukumomi.Hon Kabiru Sahabi Liman, daya daga cikin Yan Majalisun yayi mana bayani akai. 

Taswirar Jihar Zamfara dake Nigeria
Taswirar Jihar Zamfara dake Nigeria RFI Hausa
Talla

Cin Hanchi Da Rashawa A Majalisar Zamfara

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI