Benin
Ana Jiran Sakamakon Zaben Kasar Benin
Wallafawa ranar:
A kasar Janhuriyar Benin ana ci gaba da jiran sakamakon zaben shugaban kasa, inda ta nuna shugaba mai barin gado Boni Yayi ke kan gaba, kuma kungiyoyi saka ido a zaben sun nuna gamsuwa da yadda zaben na ranar Lahadi ya gudana.Abdullahi Isa Dan jarida dake birnin Cotonou, ya shaida mana halin da ake ciki: