Nigeria

Jam'iyyar CPC Ta Yada Zango A Jos

A cigaba da yakin neman zaben Jam’iyar CPC dake Nigeria, Dan takaran ta na shugaban kasa, Janar Muhammadu Buhari, ya yiwa mutanen Plateau alkawarin samar da tsaro idan suka zabe shi.Muhammad Tasiu Zakari na dauke da rahoto akai 

Janar Muhammadu Buhari
Janar Muhammadu Buhari rfi
Talla

Yakin neman zaben CPC a Jos jihar Plato

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI