UN

Ranar Tsabtataccen Ruwa Ta Duniya

Shugaban Majalisar Dinkin Duniya Ban Ki-moon
Shugaban Majalisar Dinkin Duniya Ban Ki-moon rfi

A yau Talata 22 ga watan maris ne, Majalisar Dinkin duniya ta kebe a matsayin ranar samar da tsabtatacen ruwan sha a duniya.  

Talla

Mahaman Salisu Hamisu ya shirya mana rahoto a kai.

Ranar Tsabtataccen Ruwa Ta Duniya

Garin Zaria dake Jihar Kaduna, wanda ake masa kirari da birnin ilmi, ya kasance daya daga cikin manyan garuruwan da aka dade ana fama da matsalar ruwan sha.

Ga abinda wani mara karfi dake garin Zaria, Malam Sani Ibrahim Kwarbai ke cewa.

Matsalar ruwa a Zaria

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI