Ilimi Hasken Rayuwa

Makomar karatun Allo bayan matakin mayar da tarin Almajirai garuruwansu a Najeriya (2)

Wallafawa ranar:

Shirin Ilimi Hasken Rayuwa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris, ya dora ne kan na makon jiya, inda ya yi nazari na musamman kan makomar karatun Allo a arewacin Najeriya, bayan matakin gwamnatocin jihohi na mayar da tarin Almajirai jihohinsu a wani mataki na yaki da annobar coronavirus.

Wasu daga cikin Almajirai a arewacin Najeriya
Wasu daga cikin Almajirai a arewacin Najeriya Kolawole Adewale/Reuters