Tambaya da Amsa

Sharuddan da shugaban kasa ko babban hafsan soji ke cikawa kafin samun mukamin Marshall

Wallafawa ranar:

Shirin Tambaya da Amsa na wannan makon kamar yadda aka saba ya nemi karin bayani kan jerin tambayoyin da masu sauraro suka aiko masa, ciki har da neman karin sani kan matakan da shugaban kasa ko babban hafsan soji ke takawa kafin samun mukamin Marshall, sai kuma amfanin Laka ga jikin dan adam.

Shugaban kasar Chadi Idris Deby, yayin bashi lambar girma ta mukamin Marshall a matakin soji, N'djamena, babban birnin kasar Chadi. 11/8/2020
Shugaban kasar Chadi Idris Deby, yayin bashi lambar girma ta mukamin Marshall a matakin soji, N'djamena, babban birnin kasar Chadi. 11/8/2020 AFP/RENAUD MASBEYE BOYBEYE
Sauran kashi-kashi