A cikin shirin lafiya jari ce,Zeynab Ibrahim ta samu tattaunawa da masu kula da lafiya dangane da alfanun cin namijin goro ga dan Adam.Allah ya bamu lafiya.
A cikin shirin lafiya jari ce,Zeynab Ibrahim ta samu tattaunawa da masu kula da lafiya dangane da alfanun cin namijin goro ga dan Adam.Allah ya bamu lafiya.