Shirin mayar da Makarantun Allo karkashin Gwamnatin Najeriya
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Sauti 09:34
Shirin Ilimi Haske Rayuwa ya sake diba batun yunkurin mayar da makarantun Allo karkashin Gwamnati a Najeriya, wanda Malaman Zaure ke suka. Shirin ya tattauna da wasu Daliban makarantun Allo da kuma malamansu