Najeriya

An koya wa ‘Yan Jarida Faransanci a Bauchi

Tutar kasar Faransa
Tutar kasar Faransa REUTERS/Jacques Brinon/Pool

Sakamakon bunkasar harshen Faransanci a Duniya, kasashe da dama da ke amfani da harshen Turanci a kasashen Afrika, suna ta kokarin koyon harshen Faransanci saboda muhimmancinsa, kamar yadda Gwamnatin Jahar Bauchi, ta horar da ‘Yan jarida a don koyon harshen kamar yadda ja kuji a Rahoton Wakilinmu Muhammad Ibrahim Bauchi.

Talla

Rahoton Ibrahim Bauchi game koyon Faransanci a Bauchi

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI