Alhaji Abubakar Cika, Tsohon Jekadan Najeriya a Iran
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Sauti 02:55
An watse zaman tattaunawa tsakanin kasashen Duniya da Iran a karshen mako ba tare da bangarorin biyu sun samu fahimtar juna ba akan batun Nukiliya da suke son Iran ta dakatar da shirinta, amma Hukumar makamashin Nukiliya ta duniya IAEA, ta ce ta cim ma jituwa tsakaninta da Mahukuntan Iran a kan jadawalin da bangarorin biyu za su yi tattaunawa akai nan gaba. Shin ko taron zai yi tasiri a karshe? Mahmud Lalo ya tattauna da Alhaji Abubakar Cika, Tsohon jakadan Najeriya a Iran