Hon. Kawu Sumaila
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Sauti 03:14
‘Yan majalisar wakilan Najeriya sun amince da tsawaita dokar ta-baci, da shugaba Goodluck Jonathan ya bukata a yankin arewa maso gabacin kasar, da ke fama da tashe tashen hankula. Ko me ‘Yan Majalisun suka dogara da shi? Nasirudden Muhammad ya tattauna da Dan majalisa Hon kawu Sumaila.