Manjo Yahaya Ibrahim Shinku mai ritaya
Wallafawa ranar:
Sauti 03:37
Bayan ikirarin da Mayakan Boko Haram suka yi na kafa sabuwar daular Musulunci a garin Gwoza Jihar Borno a cikin wani sakon bidiyo da suka aiko. Ko ya masana suke kallon wannan ikirari da kuma makomar Najeriya? Awwal Janyau ya tattauna da Manjo Yahaya Ibrahim Shinku mai ritaya.